Yusuf Buhari Da Zahra Nasir Bayero

Tuni Buhari Ya Turo Da Wadanda Zasu Wakilci Auren Danshi Yusuf

Labaran da suke shigo mana sun bayyana cewa,tuni shugaban kasa Muhammadu Buhari ya turo da tawagar wadanda zasu wakilci auren danshi Yusuf, idan baku manta ba ko a kwanakin baya mun baku labarin cewa: Ya turo da tagawar nemarwa danshi Yusuf auren “yar sarkin Bichi wato ‘Zahra Nasir Ado Bayero’ wanda a tawagar sun hada da gwamnan Borno Babagana Zulum da kuma gwamnan Jigawa Badaru Abubakar.

Yanzu haka biki yayi nisa,domin shafawa kadai ake jira ayi.
,muna taya shugaban kasa,gwamnatin Kano,da kuma masarautar Kano murna,Allah ya basu zaman lafiya Amin.
Www.labarai.com.ng

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!