Rahama Sadau

Rahama Sadau Ta Dawo Gida Najeriya Yanzu-Yanzu

A Yanzu-Yanzu ne labari yake shigo mana cewa,Jaruma Rahama Sadau ta dawo gida Najeriya bayan watannin datayi a kasar India,idan baku manta ba jarumar ta wallafa wasu hotunanta tare da indiyawa a lokacin da suke daukar wani shahararren fim mai suna Khuda Haafiz,Wanda jarumar da Kanta ta taka leda acikin Shirin.
Yanzu haka jarumar ta dira a kasa Najeriya,bayan aikin dayaje yi a kasar indiyan.

 

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!