Wasanni

Nigeria ta lallasa Sudan daci 3-1.

Kungiyar Super Eagles ta Nigeria ta lallasa takwararta ta ƙasar Sudan daci 3-1 a wasan neman gurbin shiga zagaye na 16 a login Nahiyar Afrika dake gudana a Kamaru.

Ɗan wasa Chikwueze shine ya fara zura ƙwallon farko a minti uku da fara wasan, kafin Owoniyi da Simon su kara ta biyu da ukun.

Ƙungiyar kasar Sudan ta samu nasarar zura ƙwallonta ɗaya ne a bugun daga kai sai mai tsaron gida.

A yanzu dai Nigeria ta samu nasarar shiga zagaye na 16 a gasar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!