Labarin Mutuwa

Mutuwar Sani SK ta girgiza al’ummar da sauran masu kallon wasan fina-finan Hausa.

 

A jiya ne Allah yayi ma fitaccen Jarumin wasan Hausa wato Sani SK rasuwa.

Ya rasu da yammacin yau Laraba, bayan doguwar jinya da yayi fama da ita.

A baya ansha yada raɗe-raɗin mutuwarsa lamarin da Sani SK ya ƙaryata, Amma a wannon karon Allah ya ɗauki ransa. Allah Ya jiƙansa da gafara

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!