Labarai/Addini

Kamar Wahayi Akayiwa Malam Yasan Zai Mutu Yace Yana Son Ya Dan Huta A Karatunshi Na Karshe (Video)

  • Malamin ya bayyana a karatun shi na karshe cewa yana bukatar yadan huta,kafin a dawo Makarantar da yake koyarwa.

Allah yayiwa fitaccen Malamin Dr Ahmad BUK rasuwa ne a jiya Juma’a bayan yayi fama da gajeriyar rashin lafiya,ya mutu ne a asibin Malam Aminu kano dake jihar Kanon Najeriya.

Ga cikakken bidiyon Malamin anan kasa ๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡

Related Articles

One Comment

  1. Allahu subhanahu wata ala ya gafarta masa yasa duk ai yukansa ta alkhari Allah ya biyamasa ya sakama da gidan Aljanna.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!