Kannywood News

Jaruman Kannywood Cikin Shigar Kauyawa

Kyawawan hotunan jaruman Kannywood cikin shiga irin ta kauyawa,hotunan sun burge masoyan nasu sosai da sosai.

Sai dai mutane da dama na tambayar mu komene yake faruwa,abunda yake faruwa shine an dauki hotunan ne awajen daukar wata wakar siyasa mai suna ‘Dan Bello’ wadda anyita ne domin gwamnan jihar kogi Yahaya Bello.

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!