Labaran Kannywood

Jaruma Fati Muhammad Ta Dawo Kannywood Da Karfinta – Labarai.com.ng

 Fitacciyar tsohuwar jaruma a masana’antar Kannywood ta girgiza Kannywood ta bawa duniya mamaki da sakin wasu sababbun hotunan ta.


Idan baku manta ba a kwana biyu da suka wuce ne jaridar mu ta Labarai ta wallafa muku labarin dawowar jaruma Fati Muhammad izuwa masana’antar Kannywood.

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!