Labaran Kannywood

Hukumar tace Finafinai ta Jahar Kano ta Dakatar da Jaruma Khadija Mai Numfashi Sanadiyyar Wata rawar gala da tayi a Kasar Niger

Hukumar tace Finafinai ta Jahar Kano ta Dakatar da Jaruma Khadija Mai Numfashi Sanadiyyar Wata rawar gala da tayi a Kasar Niger

Abba Almustapha shine Shugaban hukumar tace fina-finai na jihar Kano, a satin da ya gabata ya dakátar da wani dan film dan daudu wanda suke kira Alin Kwana casa’in saboda abubuwan bat$a da i$kanc¡ da yake yadawa

Yau kuma sai muka sake cin karo da labarin cewa Abba Almustapha ya sake dakatar da wata ‘¥àr i$kà mai shirin fim wanda suke kira da sunan Khadija Mai Numfashi saboda tayi rawar bat$a

Abba Almustapha ya dakatar da wannan wakilan ¡bli$ na tsawon shekaru biyu daga shiga harkan fim, har ma naji yana cewa zai gurfanar da su a Kotu saboda sun kárya doka

Tsakani da Allah Abba Almustapha ya burgeni, ban taba tsammanin shi din mutumin kirki ne sosai kamar haka ba, domin har lokacin da aka bashi Shugabancin wannan hukuma sai da na kalubalanceshi, ashe dai zai yi abin a yaba

Tabbas idan aka cigaba da daukan irin wannan mataki da Abba Almustapha yake dauka za’a kawo sauyi mai ma’ana a masana’antar Hausa film

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!