Labaran Kannywood

Hotunan Rahama Sadau Da Sani Danja Sun Jawo Cece Kuce

 Wasu zafafan hotunan Jaruma Rahama Sadau tare da da shahararren dan fim dinnan Sani Danja, mutane da dama suna kace nace a kan hotunan da jaruman guda biyu suka dauka.

Sani Musa Danja dinne ya fara wallafa hotunan nasu a shafinsa na Instagram a yau 15 ga watan Nuwanba na shekarar 2021.

Da yawan mutane na ganin cewa hotunan basu dace ba baki daya.

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!