Labaran Kannywood

Hafsat Idris (Barauniya) ta amarce da matashin angonta mai suna Mukhtar.

Fitacciyar Jarumar wasan Hausa ta Kannywood Hafsat Idris (Ɓarauniya) ta angwance da matashin angonta mai suna Mukhtar.

Rahotanni sun tabbatar da cewa ɗaurin auren ya tabbata ne a jiya, wanda aka ɗaura a birnin Kanon Dabo.

Har’ilayau, Jarumar bata bayyanawa Duniya dangane da alamarin auren ba sai bayan da aka ɗaura.

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!