Labarai

Haduwar Buhari Da Dangote,Abdussamad BUA Da Kuma Pantami – Labarai.com.ng

 Haduwar ta bawa mutane mamaki ganin yadda shahararrun mutane hudu da suka hadu a wuri daya a lokaci daya.

Hakan ya faru ne sanadiyar taron da ake gabatarwa a birnin Riyadh dake Saudiyya wanda ake batutuwan da suka shafi tattalin arzikin Duniya dama Najeriya baki daya.

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!