Uncategorized

Hadiza Gabon ta bayyana takaicinta dangane da kisan mutane 42 a Sokoto.

 Fitacciyar jarumar wasan Hausa, Kannywood wato Hadiza Aliyu Gabon ta bayyana damuwarta dangane da taɓarɓarewar tsaro a Arewacin Nigeria.

Gabon ta bayyana hakan ne a shafinta na Instagram biyo bayan kisan da aka yima wasu matafiya mutum 42 ta hanyar ƙone su a Jihar Sokoto.

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!