Hotuna

Fitacciyar mawaƙiyar nan Yemi Alade ta wallafa zafafan hotuna.

Yemi Alade fitacciyar mawaƙiya a Nigeria ta wallafa zafafan hotunanta jiya Talata.

Yemi Alade ta kasance ɗaya daga cikin shahararrun mawaƙa a Nigeria musamman yankin Yarabawa.

Ta wallafa hotunan ne a shafinta na Instagram bayan jinta shiru da mabiyanta suka yi na ɗan wani loƙaci.ii

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!