Labarai

Dattawan Jihar Katsina sun kaiwa Buhari kokensu dangane da rashin tsaro a Katsina.

 Shugaba Muhammadu Buhari ya gana da dattawana Jihar Katsina wanda Gwamna Bello Masari ya jagoranta yau Talata a fadar Shugaban ƙasa dake Abuja.

Gwamna Masari shine ya jagoranci tawagar, yayinda suka tattauna da Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a sirrance bisa ga al’amuran da suka shafi tsaro.

Dattawan sun haɗa da; Sanata Abba Ali, Alhaji Aliyu Mohammed, Sanata Mamman A. Danmusa, Alhaji Nalado Y. Sarkin Sudan da kuma Alhaji Ahmed Yusuf.

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!