Uncategorized

Cire tallafin man-fetur zai haɓɓaka harkokin kasuwancu a Nigeria. ~Cewar masana ta fannin Kasuwanci

Babban manajan darakto, George Onafowokan ya bayyana cewa cire tallafin man-fetur zai haifar da alkhairi game da al’amuran kasuwanci da kuma tattalin arziƙi a Nigeria.

Mista George, ya bayyana haka ne a jiya, Asabar yayin tattaunawa da manema labarai dangane da lamarin na janye tallafin man-fetur.

Ya bayyana cewa, “yafi alkhairi a kashe biliyoyin kuɗaɗen da ake kashewa domin gina masana’antu fiye da bayar da tallafin man-fetur.

Akwai hanyoyin da ya kamata a yi amfani da kuɗaɗen wanda hakan zai iya kawo sauyi a tattalin arziƙin Nigeria.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Check Also
Close
Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!