Labarai

Bello Turji ya aike da takardar neman sulhu ga Gwamnatin Nigeria.

 Rahotanni sun tabbatar da cewa shahararren Jagoran ƴan bindiga a Nigeria wato Bello Turji ya aike da takarda ta musamman domin neman sulhu.

Cikin wasiƙar, Turji yayi kira na musamman ga Shugaban ƙasa, Gwamna Matawalle na Zamfara da Sarkin Shinkafi tare da neman yin sulhu da su, kamar yadda zaku iya karantawa cikin hotunan dake ƙasa;

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!