Labarai

Ayyiriri: Murja Kunya ta samu mijin aure, wanda zai wuff da ita

Mai girma Gwamnan Kano Abba kabir Yusuf kamar yadda yayi alkawalin zai aurar da murya kunya wanda ya fadi a baidar jama’a inda yake cewa tunda itama bazawara ce.

Kalli bidiyon

To bakin nan fa sai murja kunya take tunanin waye zaiyi wuff da ita, ko tayi wuff da shi.

Play ▶️

Sai gashi yau mun wayi gari da labari mai daɗi dinda wani Dr.sheriff almuhajir yake wata magana mai harshen damo wanda a dukkan alama kila sun daidaita da ita murya kunya zai iya aureta kamar yadda ya wallafa a shafinsa na sada zumunta indai ba shaguben jarumar yake ba.

“Ashe haka Murjannan ta ke yarinya mai hankali da nutsuwa, Masha Allah. Gaskiya kar ku yi mamakin ganin sunan almajiri a list din auren zawarawan Kano.

Watch the video 

Abba Gida-Gida kawai ake magana”

 

 

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!