Labarin Mutuwa

Anyi Daurin Auren Ta Jiya Kafin Ta Tare A Jiyan Ta Rasu – Labarai.com.ng

 Labarin mutuwar wata Budurwa mai suna Hannatu Yahaya mai amfani da kafar sadarwar Facebook.

A jiya ne Asabar 27 ga watan Nuwanbar da muke ciki Allah ya dauki ran wata matashiya bayan an daura auren ta kafin ta tare a gidan Mijinta,Allah ya dauki ranta.

Labarin ya matukar kada hantar jama’a ganin hakan abune wanda ba’a fiya samun hakan ba.

Allah yajikanta ya gafarta mata Amin!

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!