Labarai

Allahu Akbar Wani Mutum Ya riga Mu Gdan Gaskiya Yana tsaka da Sallar La’asar a Masallacin Manzon Allah dake birnin Madina

Allahu Akbar Wani Mutum Ya riga Mu Gdan Gaskiya Yana tsaka da Sallar La’asar a Masallacin Manzon Allah dake birnin Madina

Wani Bayan Allah Kenan daya rasu yana tsaka da Sallah ta La’asar a Masallacin Fiyayyen halitta Allah kasa shi cikin Ceton Annabi Muhammadu SAW.

Kalli Bidiyon Anan

Wannan dai ya Kasance rabo domin ba kowa bane yake samun irin wannan mutuwa ba sai wanda Allah yaso. Allah Ya jikan Musulmai Ameen

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!