Labaran Kannywood

Abunda Ya Faru Da Rahama Sadau Ya Bawa Duniya Mamaki

Fitacciyar jaruma a masana’antar Kannywood Rahama Sadau ta bayyana a cikin wani shirin fim din “yan kudancin Najeriya wato Nollywood Wanda fim din an fara haska shi a shekarar 2022 din da muka shiga a shafin nuna finafinan nan na Netflix.

Sannan jarumar ta saki wannan bidiyon a yau a Shafin ta na Instagram.

Zaku iya kallon cikakken bidiyon anan kasa 👇👇👇

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!