Labarai

Ƴan bindiga sun ƙone mutane 42 a Sokoto

 A jiya ne ƴan bindiga suka ƙone matafiya 42 yayin da suke hanyar zuwa garin Issa, daga Sabon Birni.

Waɗanda al’amarin ya rutsa da su sun haɗa da maza, mata da ƙananan yara. Rahotanni sun kuma tabbatarda cewa mutane aƙalla uku daga ciki sun tsira da ransu yayinda suke Asibiti karbar magani.

Anyi jana’izar matafiyan ne a yammacin Jiya Talata.

Www.labarai.com.ng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!