Labarai

Ƙungiyar matuƙa babur ɗin adai-daita sahu ta janye yajin aiki a Jihar Kano.

Kungiyar matuƙa adaidaita sahu ta janye yajin aiki da yake gudana a faɗin Jihar Kano.

Wannan ya biyo bayan zaman kotu da ya gudana, jawabin janye yajin aiki ya fito ne daga bakin Barista Abba Hakima wanda shine Lauyan matuƙa babur ɗin adaidaita sahun yayin zaman Kotun da ya gudana.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Danna nan ga bidiyon
error: Content is protected !!